10 Yabez ya yi kuka ga Allah na Isra’ila ya ce, "Ka yi mini albarka ka fadada yankina! Bari hannunka yă kasance tare da ni, yă kuma kiyaye ni daga abin da zai cuce ni, don kada in shiga wahala." Sai Allah ya ji roƙonsa.
10 Yabez ya yi kuka ga Allah na Isra’ila ya ce, "Ka yi mini albarka ka fadada yankina! Bari hannunka yă kasance tare da ni, yă kuma kiyaye ni daga abin da zai cuce ni, don kada in shiga wahala." Sai Allah ya ji roƙonsa.