13Ni ne Alfa da kuma Omega, na Fari da kuma na Baya, Farko da kuma Ƙarshe.
17Ruhu da kuma amarya suna cewa, "Zo!" Duk wanda ya ji kuwa, yă ce, "Zo!" Duk mai jin ƙishirwa, yă zo; duk mai bukata kuma, yă ɗibi ruwan rai kyauta.
21Alherin Ubangiji Yesu yă kasance tare da mutanen Allah. Amin.