18 Sai Melkizedek sarkin Salem14.18 Wato, Urushalima ya kawo burodi da ruwan inabi. Shi firist ne na Allah Mafi Ɗaukaka,
20 Kuma albarka ta tabbata ga Allah Mafi Ɗaukaka
wanda ya ba da maƙiyanka a hannunka."
Sa’an nan Abram ya ba shi kashi ɗaya bisa goma na kome.