16 Sa’ad da Yaƙub ya farka daga barci, sai ya yi tunani ya ce, "Tabbatacce Ubangiji yana a wannan wuri, ban kuwa sani ba." 17 Ya ji tsoro, ya kuma ce, "Wane irin wuri ne mai banrazana haka! Lalle wannan gidan Allah ne, kuma nan ne ƙofar sama."
Publicidade