15 Sa’an nan Allah ya ce wa Nuhu, 16 "Fito daga jirgin, kai da matarka da ’ya’yanka maza da matansu. 17 Ka fitar da kowane iri halitta mai rai da take tare da kai waje, tsuntsaye, dabbobi, da dukan halittu masu rarrafe a ƙasa, don su yi ta haihuwa, su yi yawa, su ƙaru a duniya."
Publicidade