Pular para o conteúdo
Publicidade

Mateus 22

24 Suka ce "Malam, Musa ya faɗa mana cewa in mutum ya mutu ba shi da ya’ya, dole ɗan’uwansa auri gwauruwar kuma haifar wa ɗan’uwan ya’ya.

30 Ai, a tashin matattu, mutane ba za su yi aure ko su ba da aure ba; za su zama kamar mala’iku a sama.

Veja também