16 A wannan rana za su cewa Urushalima,
"Kada ki ji tsoro, ya Sihiyona;
kada ki bar hannuwanki su raunana.
17 Ubangiji Allahnki yana tare da ke,
mai iko ne don ceto.
Zai yi matuƙar farin ciki da ke,
zai rufe ki da ƙaunarsa,
zai yi farin ciki da ke ta wurin rerawa."