Pular para o conteúdo
Publicidade

1 Crônicas 16

34 Ku yi godiya ga Ubangiji, gama shi nagari ne;

ƙaunarsa madawwamiya ce.

35 Ku yi kuka, ku ce, "Cece mu, ya Allah Mai Cetonmu;

tara mu ka kuma cece mu daga al’ummai,

don mu yi godiya ga sunanka mai tsarki,

don mu ɗaukaka a cikin yabonka."

36 Yabi Ubangiji, Allah na Isra’ila,

daga madawwami zuwa madawwami.

Sai dukan mutane suka ce, "Amin." Suka kuma "Yabi Ubangiji."

Veja também