14Ya fanshe mu domin albarkar da aka yi wa Ibrahim yă zo ga Al’ummai, ta wurin Kiristi Yesu, domin ta wurin bangaskiya mu karɓi alkawarin Ruhu.
25Yanzu da bangaskiya ta zo, ba sauran zamanmu a ƙarƙashin Doka.
26Dukanku ’ya’yan Allah ne ta wurin bangaskiya cikin Kiristi Yesu.