Publicidade

Jeremias 1

6 Sai na ce, "Kayya, Ubangiji Mai Iko Duka, ban iya magana ba; ni ɗan yaro ne kawai."

7 Amma Ubangiji ya ce mini, "Kada ka ce, Ni ɗan yaro ne kawai.Dole ka je wurin kowane mutumin da na aike ka ka kuma faɗa abin da na umarce ka. 8 Kada ka ji tsoronsu, gama ina tare da kai kuma zan kiyaye ka," in ji Ubangiji.

Veja também

Bíblia Online Bíblia Online

Bíblia Online • Versão: 2026-07-05_19-25-13-