Pular para o conteúdo
Publicidade

Irmiya 17

5 Ga abin da Ubangiji yana cewa,

"La’ananne ne mutumin da yake dogara ga mutum,

wanda ya dogara ga jiki don ƙarfi

wanda kuma zuciyarsa ta juya wa Ubangiji baya.

7 "Amma mai albarka ne mutumin da yake dogara ga Ubangiji,

wanda ƙarfin halinsa yana daga Ubangiji.

Estes versículos te tocaram? Ore agora!

+581 estão orando agora.

Junte-se à corrente de oração.

Veja também