5 "Kwanaki suna zuwa," in ji Ubangiji,
"sa’ad da zan tā da wa Dawuda23.5 Ko kuwa tā da daga zuriyar Dawuda Reshen adalci,
Sarki wanda zai yi mulki da hikima
ya kuma yi abin da yake gaskiya da kuma daidai a ƙasar.
5 "Kwanaki suna zuwa," in ji Ubangiji,
"sa’ad da zan tā da wa Dawuda23.5 Ko kuwa tā da daga zuriyar Dawuda Reshen adalci,
Sarki wanda zai yi mulki da hikima
ya kuma yi abin da yake gaskiya da kuma daidai a ƙasar.