Publicidade

Jeremias 17

7 "Amma mai albarka ne mutumin da yake dogara ga Ubangiji,

wanda ƙarfin halinsa yana daga Ubangiji.

8 Za su zama kamar itacen da aka dasa kusa da ruwa

wanda ya miƙa saiwoyinsa zuwa cikin rafi.

Ba ya jin tsoro sa’ad da zafi ya zo;

ganyayensa kullum kore suke.

Ba shi da damuwa a shekarar fări

ba ya taɓa fasa ba da ya’ya."

Veja também

Bíblia Online Bíblia Online

Bíblia Online • Versão: 2026-07-05_19-25-13-