13 Ubangiji ya ce,
"Waɗannan mutane sun zo kusa da ni da bakinsu
suka kuma girmama ni da leɓunansu,
amma zukatansu suna nesa daga gare ni.
Sujadar da suke mini
cike take da dokokin da mutane suka koyar.29.13 Da Ibraniyanci; Seftuwajin Suna mini sujada a banza; koyarwarsu ba kome ba ne illa dokokin da mutane suka koyar