17 "Matalauta da mabukata suna neman ruwa,
amma babu kome;
harsunansu sun bushe saboda ƙishi.
Amma Ni Ubangiji zan amsa musu;
Ni, Allah na Isra’ila, ba zan yashe su ba.
17 "Matalauta da mabukata suna neman ruwa,
amma babu kome;
harsunansu sun bushe saboda ƙishi.
Amma Ni Ubangiji zan amsa musu;
Ni, Allah na Isra’ila, ba zan yashe su ba.