1 "Ga abin da Ubangiji ya faɗa wa shafaffensa,
ga Sairus, wanda hannun damansa yana riƙe da shi
don yă ci al’ummai a gabansa
ya kuma tuɓe makaman sarakuna,
don yă buɗe ƙofofi a gabansa
don kada a kulle ƙofofi.
1 "Ga abin da Ubangiji ya faɗa wa shafaffensa,
ga Sairus, wanda hannun damansa yana riƙe da shi
don yă ci al’ummai a gabansa
ya kuma tuɓe makaman sarakuna,
don yă buɗe ƙofofi a gabansa
don kada a kulle ƙofofi.