16 Amma kai Ubanmu ne,
ko Ibrahim bai san mu ba
Isra’ila kuma bai yarda da mu ba;
kai, ya Ubangiji, kai ne Ubanmu,
Mai Fansarmu tun fil azal ne sunanka.
16 Amma kai Ubanmu ne,
ko Ibrahim bai san mu ba
Isra’ila kuma bai yarda da mu ba;
kai, ya Ubangiji, kai ne Ubanmu,
Mai Fansarmu tun fil azal ne sunanka.