25 Amma ga abin da Ubangiji yana cewa,
"I, za a ƙwace kamammu daga jarumawa,
a kuma karɓe ganima daga hannun marasa tsoro;
zan gwabza da waɗanda suke gwabzawa da ke,
zan kuwa ceci ’ya’yanki.
25 Amma ga abin da Ubangiji yana cewa,
"I, za a ƙwace kamammu daga jarumawa,
a kuma karɓe ganima daga hannun marasa tsoro;
zan gwabza da waɗanda suke gwabzawa da ke,
zan kuwa ceci ’ya’yanki.