19 Daga yamma, mutane za su ji tsoron Ubangiji,
daga mafitar rana kuma, za su girmama ɗaukakarsa.
Gama zai zo kamar rigyawa mai tsananin gudu
cewa numfashin Ubangiji zai tafi tare da shi.59.19 Ko kuwa Sa’ad da abokin gāba ya shigo kamar rigyawa, Ruhun Ubangijizai kore shi.