Pular para o conteúdo
Publicidade

Zabura 10

13 Don me mugun mutum zai ƙi Allah?

Don me yakan ce wa kansa,

"Allah ba zai nemi hakki daga gare ni ba"?

14 Amma kai, ya Allah, kana gani wahala da baƙin ciki;

kana lura da yadda suke ɗaukansu a hannu.

Marar taimako kan danƙa kansa gare ka;

kai ne mai taimakon marayu

Estes versículos te tocaram? Ore agora!

+581 estão orando agora.

Junte-se à corrente de oração.

Veja também