3 Ku san cewa Ubangiji shi ne Allah.
Shi ne ya yi mu, mu kuwa nasa ne;
mu mutanensa ne, tumakin makiyayarsa.
4 Ku shiga ƙofofinsa da godiya
filayen gidansa kuma da yabo;
ku gode masa ku kuma yabi sunansa.
3 Ku san cewa Ubangiji shi ne Allah.
Shi ne ya yi mu, mu kuwa nasa ne;
mu mutanensa ne, tumakin makiyayarsa.
4 Ku shiga ƙofofinsa da godiya
filayen gidansa kuma da yabo;
ku gode masa ku kuma yabi sunansa.