1 Ya Ubangiji, ka bincike ni ka kuwa san ni. 2 Ka san sa’ad da na zauna da sa’ad da na tashi; ka san tunanina daga nesa.
1 Ya Ubangiji, ka bincike ni ka kuwa san ni. 2 Ka san sa’ad da na zauna da sa’ad da na tashi; ka san tunanina daga nesa.