Publicidade

Salmos 22

16 Karnuka sun kewaye ni;

ƙungiyar mugaye sun sa ni a tsaka,

sun soki hannuwana da ƙafafuna.

17 Zan iya ƙirga ƙasusuwana;

mutane suna farin ciki a kaina.

18 Sun raba rigunana a tsakaninsu

suka kuma jefa ƙuri’a a kan rigunana.

Veja também

Bíblia Online Bíblia Online

Bíblia Online • Versão: 2026-07-05_19-25-13-