Pular para o conteúdo
Publicidade

Zabura 22

16 Karnuka sun kewaye ni;

ƙungiyar mugaye sun sa ni a tsaka,

sun soki hannuwana da ƙafafuna.

17 Zan iya ƙirga ƙasusuwana;

mutane suna farin ciki a kaina.

18 Sun raba rigunana a tsakaninsu

suka kuma jefa ƙuri’a a kan rigunana.

Estes versículos te tocaram? Ore agora!

+581 estão orando agora.

Junte-se à corrente de oração.

Veja também