1 Ka ji kukata, ya Allah;
ka saurari addu’ata.
2 Daga iyakar duniya na yi kira gare ka,
na yi kira yayinda zuciyata ta karai;
ka bishe ni zuwa dutsen da ya fi ni tsayi.
1 Ka ji kukata, ya Allah;
ka saurari addu’ata.
2 Daga iyakar duniya na yi kira gare ka,
na yi kira yayinda zuciyata ta karai;
ka bishe ni zuwa dutsen da ya fi ni tsayi.