9 Dukan al’umman da ka yi
za su zo su yi sujada a gabanka, ya Ubangiji;
za su kawo ɗaukaka ga sunanka.
10 Gama kai mai girma ne kana kuma aikata ayyuka masu banmamaki;
kai kaɗai ne Allah.
9 Dukan al’umman da ka yi
za su zo su yi sujada a gabanka, ya Ubangiji;
za su kawo ɗaukaka ga sunanka.
10 Gama kai mai girma ne kana kuma aikata ayyuka masu banmamaki;
kai kaɗai ne Allah.