Pular para o conteúdo
Publicidade

Salmos 20

1 Ubangiji ya amsa maka sa’ad da ka yi kira cikin wahala;

bari sunan Allah na Yaƙub kiyaye ka.

2 Bari aiko maka da taimako daga wuri mai tsarki

kuma ba ka gudummawa daga Sihiyona.

3 Bari tuna da dukan sadakokinka

kuma karɓi hadayunka na ƙonawa. Sela

4 Bari biya maka bukatan ranka

kuma sa dukan shirye-shiryenka su yi nasara.

Veja também