1 Yabo ya dace65.1 Ko kuwa kan jira; ma’anar Ibraniyanci na wannan kalma ba a tabbatar ba. da kai, ya Allah, a Sihiyona;
a gare ka za mu cika alkawuranmu
2 Ya kai wanda yake jin addu’a
a gare ka dukan mutane za su zo.
3 Sa’ad da zunubai suka sha ƙarfinmu,
ka gafarta65.3 Ko kuwa ka yi kafara domin laifofinmu.