7 Ubangiji yana mulki har abada;
ya kafa kujerarsa don shari’a.
8 Zai hukunta duniya da adalci;
zai yi mulkin mutane cikin gaskiya.
7 Ubangiji yana mulki har abada;
ya kafa kujerarsa don shari’a.
8 Zai hukunta duniya da adalci;
zai yi mulkin mutane cikin gaskiya.